Wasanni
Matakin FIFA da UEFA na dakatar da Rasha daga wasannin kasa-da-kasa
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:03
Shirin duniyar wasanni na wannan mako tare da Abdurrahman Gamabo Ahmad ya cigaba da tattaunawa ne akan kan matakin hukumomin kwallon kafar Duniya FIFA da UEFA na dakatar da Rasha daga harkokin wasannin kasa-da-kasa, saboda da mamayar da Rasha ta yi wa kasar Ukraine, yayin da abangare daya wasu kasashe sukace baza suyi wasa da kasar ta Rasha ba.