Isa ga babban shafi
Wasanni

Duniyar wasanni: Madrid ta lashe gasar zakarun Turai karo na 14

Wallafawa ranar:

Shirin Duniyar wasanni na wannan mako tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattauna ne kan nasarar da kungiyar Real Madrid na kasar Spain ta yi na lashe gasar zakarun Turai ta kakar bana, sai kuma hira da wani tsahon dan gudun hijar Ahmed Mohammed dan asalin jihar Barno a Najeriya da yaje Birtaniya yana karami kuma yake nuna bajinta a harkar kwallon kafa a manyan kungiyoyi da kuma kokarisa na bada agaji.

Tawagar Real Madrid da ta lashe gasar zakarun Turai 2021/2022.
Tawagar Real Madrid da ta lashe gasar zakarun Turai 2021/2022. © AFP - PAUL ELLIS
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.