Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Rikicin Afrika ta tsakiya da Matsalar Lalata da yara a Vatican

Wallafawa ranar:

Shirin Mu Zagaya Duniya ya tattauna ne game da zargin da Rahoton Hukumar hare Hakkin bil'adama ta Majalisar Dinkin Duniya akan Fadar Vatican na rashin daukar matakan hukunta wadanda ke yin Lalata da yara kanana. Shirin kuma ya tabo batun rikicin Afrika ta tsakiya.

Fadar Vatican a Rome
Fadar Vatican a Rome Reuters/Alessandro Bianchi
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.