Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayi: Bikin cika shekaru 20 da kafa mulkin dimokradiya a Afrika ta Kudu

Wallafawa ranar:

Jiya ne kasar Afrika ta kudu ta yi bikin cika shekaru 20 da kafuwar mulkin demokradiya a cikin kasar, inda shugaba kasa Jacob Zuma ya ce kasar ta kama hanyar cimma muradun ta. Yau akan wannan batu muka tattauna a cikin shirinmu na jin ra'ayoyin masu sauraro.  

Shugaban kasar Afrika ta Kudu, Jacob Zuma
Shugaban kasar Afrika ta Kudu, Jacob Zuma REUTERS/Ihsaan Haffejee
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.