Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Farfessa Ado Mahaman kan Zaben Faransa zagaye na farko

Wallafawa ranar:

Yanzu haka dai sakamakon dindindin na zaben shugabancin Faransa da aka gudanar zagaye na farko, ya tabbatar da cewa Emanuel Macron dan takarar tsakiya mai zaman kansa ne ke kan gaba da kusan kashi 24 cikin 100, yayin da uwargida Marine le Pen ta jam’iyar masu tsatsauran ra’ayin ke biye masa, da kashi 21 na kuri’un da aka kada.

Marine Le Pen da Emmanuel Macron zasu fafata zagaye na 2 a zaben Faransa
Marine Le Pen da Emmanuel Macron zasu fafata zagaye na 2 a zaben Faransa JEFF PACHOUD / AFP
Talla

To domin jin yadda masharhanta a nahiyar Afrika ke kallon wannan zabe da kuma tasirinsa ga nahiyar, Mahaman Salisu Hamisu ya tattauna da Farfessa Ado Mahaman daga Jamhuriyar Nijar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.