Isa ga babban shafi

Kotun Birtaniya ta hana gwamnati aika bakin haure a kasar Rwanda

Kotu a Birtaniya ta bayyana shirin gwamnatin kasar na tisa keyar masu neman mafaka zuwa Rwanda, a matsayin abin da ya sabawa doka, lura da cewa, babu tabbacin kasar ta Afrika na iya bayar da cikakken tsaro da kariya ga mutanen.  

Fraministan Birtaniya  Rishi Sunak  da shugban kasar Rwanda  Paul Kagame, a fadar gwamnati ta  Downing Street, à Londres, a Birnaiya a ranar alhamis  4 mayu 2023.
Fraministan Birtaniya Rishi Sunak da shugban kasar Rwanda Paul Kagame, a fadar gwamnati ta Downing Street, à Londres, a Birnaiya a ranar alhamis 4 mayu 2023. © Stefan Rousseau / Reuters
Talla

KasarBirtaniya da Ruwanda sun kula yarjejeniyajibgebakinhauren da sukashigaBurtaniyadominneman ma faka a Ruwanda, 

A watanDisembar bara, watababbankotu ta yankehukucindakegoyon bayan matakingomnatin Kasar  

Matakin da bakinhauren, da kugiyoyinkarehakkin dan adamsukakalubanta a kotu, yayin da sukadagecewa, kasar ta Ruwandaba zataiyasamar da tsaro ga bakin hauren da za’atusokeyarsu a kasar ba. 

SakatarenharkokincikingidanBurtaniyayadagecewa, Ruwandaitace kasa ta uku mafitsaro a nahiyar Afrika, kumata yikaurinsunawajentsugunar da yangudunhijjira da haure. 

Hukuncinkotun  daukaka karar daalkalan uku sukajagoranta,  sun bayyanamatakingwamnatin a matsayinabin da bai dace ba, kuma babbankoma baya ne ga FiraministanBirtaniya Rishi Sunak, wandaya sha alwashintabbatar da dakilematsalarkwarararbakinzuwakasar  Saidaiprimistan ya ki amincewa da hukuncinkotun. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.