Isa ga babban shafi
Wasanni

Nijar ta yi nasarar zuwa gasar neman kofin duniya na 'yan kasa da shekaru 17

Wallafawa ranar:

Karon farko a tarihi,  Nijar ta yi nasarar zuwa gasar duniya ta neman kofin kwallon kafa na matasa 'yan kasa da shekaru 17 a duniya wadda aka fara a wannan juma'a a kasar India.Abdoulaye Issa, ya yi mana dubi a game da muhimmancin wannan dama da Nijar ta sama da kuma irin kalubalen da ke gabanta lura da cewa wannan ne karon farko da ta ke halartar gasar.

Khamis Saleh
Khamis Saleh © RFI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.