Amnesty-MDD-Sudan
Amnesty tace MDD ta gaza a yankin Abyei
Kungiyar Kare Hakkin Bil Adama ta Amnesty International, ta zargi dakarun samar da zaman lafiya na Majalisar Dinkin Duniya da gazawa wajen kare mutanen Abyei, daga harin sojin Sudan da kuma ‘Yan Tawaye, abinda ya sa mutane sama da 100,000 suka gujewa gidajensu.
Wallafawa ranar:
Talla
Daraktan kungiyar, Donatella Rovera, yace shigar dakarun a Yankin, ya nuna sojin da ‘Yan tawaye sun kori daukacin mutanen da ke garin na Abyei, da kuma kona musu gidaje.
Tuni kakakin sojin Sudan, Swarmi Khaled Saad ya yi watsi da zargin.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu