Isra'ila
Isra’ila za ta saki wasu kudaden Palasdinawa
Kasar Isra’ila ta sanar da wani shirin gaggawa na sakin kudaden Palasdinawa da ta rike tun shekarar da ta gabata, saboda nasarar da Palasdinawan suka samu na daga darajar su a Majalisar Dinkin Duniya.
Wallafawa ranar:
Talla
Fadar Benjamin Netanyahu, ta ce an bada umurnin sakin duk kudaden shiga ga Palasdinawan ba tare da bata lokaci ba, wanda hakan ya biyo bayan tarurukan da aka yi tsakanin shugaba Barack Obama da bangarorin biyu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu