Isra'ila
Isra’ila ta kai hari Zirin Gaza
A karon farko Isra’ila ta kai hari ta sama a Zirin Gaza tun bayan kawo karshen yakin kwanaki 8 da suka gwabza da Hamas a watan Nuwamban bara.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Kungiyar Hamas ta ce Isra’ila ta kai harin ne a Beit Lahiya kusa da kan iyaka amma babu wanda harin ya ritsa da shi kamar yadda jaridar Harald ta ruwairo.
Wannan kuma na zuwa ne bayan Falesdinawa sun harba roka a yankunan Isra’ila.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu