Isa ga babban shafi
Kwallon kafa

Cote d' Ivoir ta lashe kofin matasan Afrika ‘Yan kasa da shekaru 17

Cote d’ Ivoir ta lashe kofin gasar Matasan Afrika na ‘yan kasa da shekaru 17 da aka gudanar a kasar Morocco bayan ta doke ‘yan wasan Golden Eaglets na Najeriya a bugun daga kai sai mai tsaron gida na penalty.

'Yan wasan Cote D'Ivoir da suka lashe gasar da aka yi Morocco
'Yan wasan Cote D'Ivoir da suka lashe gasar da aka yi Morocco mtn.ensight-cdn.com
Talla

An dai ta shi a wasan ne da ci 1-1, wanda hakan ya tilasta bugun na penalty, Cote d’Ivoir dai ta samu nasarar zira kwallayenta guda biyar a raga, a yayin da Najeriya ta zira kwallaye hudu ta zubar da daya.

Wannan dai shine karon farko da Cote d’Ivoir ta samu damar lashe kofin gasar.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.