Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayoyin masu saurare kan ziyarar Macron a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:52
Shirin Jin Ra'ayoyin Masu Saurare na wannan rana ya tattauna ne game da ziyarar shugaban Faransa Emmanuel Macron a Najeriya, in da ya yi alkawarin tallafa wa kasar a fannoni da dama da suka hada da tsaro da tattalin arziki, yayin da kuma ya yi wata ganawa ta musamman da matasan kasar kan yadda za su dogara da kansu.