Liberiya
Prince Johnson ya goyi bayan Sirleaf a zaben Liberiya
Dan Takaran shugabancin kasar Liberia, wanda ya zo na uku a zaben da aka yi zagye na farko, Prince Yomi Johnson, ya bayyana goyan bayansa ga shugabar kasar, Ellen Johnson Sirleaf, a zaben da za’a gudanar zagaye na biyu.Johnson yace, ya gwammace ya goya mata baya, domin Winston Taubman yace idan yaci zai kai su kotun hukunta manyan laifuka, yayin da Sirleaf da ita ma ake tuhuma da irin wannan laifin tace a gida za’ayi shari’ar. Bayan ta nemi zaman lafiya da yafewa juna tare dahadin kan kasa.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar: