‘Yan sanda Biyu sun mutu a Zanga-zangar kasar Kenya
An samu mutuwar ‘Yan Sanda guda Biyu a zanga-zangar da matasa ke yi a birnin Mombasa na kasar Kenya bayan kai wani harin gurneti. Jami’an tsaro a kasar suna kokarin kwantar da zanga-zangar da aka shiga kwanaki biyu bayan kashe wani malamin addini Aboud Rogo Mohammed.
Wallafawa ranar:
Zanga zangar a jiya Talata ta yi sanadiyyar mutuwar wani Dan Sanda tare da raunata wasu da dama, bayan da aka harba gurneti a motar ‘Yan Sandan.
Ofisoshin jakadancin kasashen waje, da suka hada da Faransa da Australia da Birtaniya, sun gargadi turawan kasarsu gujewa yin tafiya zuwa birnin na Mombasa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu