Malawi
Kotun Malawi ta bayar da belin wadanda ake zargin sun ci amanar kasa
Babbar kotun kasar Malawi ta bayar da belin mutane 12 da ake zagin sun yi yunkurin hambarar da gwamnatin shugaba Joyce Banda cikinsu har da kanin tsohon shugaban kasa marigayi Bingu wa Mutharika. Kotun ta nemi mutanen su biya kudi Dalar Amurka 625 tare da mika takardunsu na tafiye taifye ga ‘Yan sandan kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
Mutanen sun kunshi Ministocin tsuhuwar gwamnatin shugaba Bingu wa Mutharika. Ana zarginsu ne da yunkurin dakile wa Joyce Banda darewa saman kujerar shugaban kasa bayan mutuwar Bingu Wa Mutharika.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu