Masar
Al'umma ta amince da sabon Kundin Tsarin Mulkin kasar Masar
Sakamakon kuri’ar raba gardama a game da sabon Kundin tsarin mulkin kasar Masar na cewa kashi 98% na jama’ar da suka jefa kuri’unsu ne suka amince da kundin.
Wallafawa ranar:
Talla
Shugaban Hukumar Zabe ta kasar Nabil Salib, ya ce kashi 38.6 na al’ummar kasar milyan 53 da aka yi wa rejista ne suka fito domin jefa kuri’unsu a zaben wanda sojoji suka shirya sannan kuma magoya bayan hambararren shugaban kasar Mohammad Morsi ke adawa da shi.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu