Saliyo
Ebola ta fara kisa a Saliyo
Rahotanni daga kasar Saliyo sun ce daya daga cikin mutane bakwai da suka kamu da cutar Ebola ta rasu bayan da aka samu bullar cutar a kasar. Hukumomin babban asibitin kasar da ke yankin Kenema ne suka tabbatar da mutuwar matar bayan ta kamu da kwayoyin cutar.
Wallafawa ranar:
Talla
Wannan kuma na frauwa ne a daidai lokacin da hukumar kiwon lafiya ta duniya WHO ta yi gargadin yiwuwar yaduwar wannan cuta a kasar ta Saliyo bayan ta yi kisa a kasar Guinea.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu