Najeriya
Ana farautar Matasa 200 masu dauke da makamai a Filato
Gwamnatin Jihar Filato a Najeriya ta bayar da umurni ga rundunar sojin Jihar da ta kamo wasu matasa kusan 200 da suka shiga wata unguwa dauke da makamai suka hallaka mutum guda bayan sun lalata dukiyar jama’a. Muhammad Tasiu Zakari na dauke da rahoto daga Jos.
Wallafawa ranar:
Talla
Ana farautar Matasa 200 a Filato
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu