Isa ga babban shafi
Najeriya

‘Yan bindiga sun kashe mutane 10 a Filato

Wasu ‘Yan bindiga sun kashe mutane 10 ciki hard a Jami’an tsaro a wani hari da suka kai a karamar hukumar Riyom a Jahar Filato. Wakilinmu daga Jos Muhammad Tasiu Zakari ya aiko da Rahoto.

Shingen binciken jami'an tsaro a Jahar Filato Najeriya
Shingen binciken jami'an tsaro a Jahar Filato Najeriya ktravula.com
Talla

01:44

Rahoto: ‘Yan bindiga sun kashe mutane 10 a Filato

Muhammad Tasiu Zakari

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.