ISIL-RASHA
ISIL ta hallaka sojin Rasha 5 da mayakan Hezbollah
Kungiyar ISIL da ke da’awar jihadi ta sanar da kashe sojojin Rasha biyar a kusa da garin Palmyra na kasar Syria
Wallafawa ranar:
Talla
Haka zalika kungiyar ta ce ta kashe wani adadi mai yawa na mayakan kungiyar Hezbollah wadanda ke marawa shugaba Bashar Assad na Syria baya, to sai dai ba wata majiya mai zaman kanta da ta tabbatar da wannan labari.
Kungiyar ISIL mai rassa a kasashen larabawa na ci gaba da kai hare-hare akan jama’a tare da tilastawa dubban mutane tserewa daga gidajensu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu