Afrika ta Kudu
Kathrada ya bukaci Zuma ya yi murabus
Daya daga cikin wadanda suka yi gwagwarmayar yaki da nuna wariya a Afrika ta kudu Ahmed Kathrada ya bugaci shugaba Jacob Zuma ya yi murabus bayan kama shi da laifin saba kundin tsarin mulkin kasa.
Wallafawa ranar:
Talla
Kotu ta samu shugaba Zuma da yin amfani da kudin kasa wajen fadada gidansa.
Mista Kathrada wanda aka daure gidan kaso tare da Nelson Mandela yace murabus din shugaban kawai zai kawo karshen rikicin amincewa da gwamnatin shi a kasar.
Zuma yace zai biya kudaden sannan amma zai ci gaba da shugabanci a kasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu