Isa ga babban shafi
Burundi

Jami'an AU na aikin sa ido a Burundi

Kungiyar kasashen Afirka ta ce, yanzu haka kashi daya bisa uku na jami’anta 200 da aka amince ke aikin sa ido a kasar Burundi.

Wasu sojoji da ke aikin sintiri a babban birnin Bujumbura na Burundi
Wasu sojoji da ke aikin sintiri a babban birnin Bujumbura na Burundi MARCO LONGARI / AFP
Talla

Su dai jami’an da suka hada da sojoji da kuma masu kare hakkin Bil Adama za su sa ido ne kan abinda ke faruwa a kasar sakamakon zargin cin zarafin jama’a da ake yi wa  jami'an gwamnati.

Rahotanni sun ce rashin kai jami’an 200 ya biyo bayan matsayin gwamnatin kasar na cewar, sai ta tantace daukacin wadanda za a kai kafin su shiga kasar.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.