Isa ga babban shafi
Libya

Tripoli ta dakatar da yarjejeniyar da ta cim-ma da Italiya kan batun yan cin rani

Gwamnatin hadin kai a Libya ta ce, kotun Tripoli ta dakatar da yarjejeniyar da aka cim-ma tsakanin kasar da Italiya kan rage bakin haure da ke shiga Turai.

wasu yan cin rani a kasar Lybia
wasu yan cin rani a kasar Lybia © Getty Images
Talla

Friministan Italiya Paolo Gentiloni da takwaransa na Libya Fayez al-Sarraj sun sanya hannu kan wannan yarjejeniya a watan fabrairu don shawo kan safaran bakin haure da ake yi ta kasar da ke arewacin Afrika.

Sai dai kotun daukaka karar Tripoli ta soke amfani da yarjejeniya, tare da bayana cewa majalisar ba ta amince da gwamnatin Fayez al-Sarraj ba
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.