Zimbabwe
Jagoran adawar Zimbabwe Morgan Tsvangirai ya mutu
Jagoran ‘yan adawa a Zimbabwe Morgan Tsvangirai yam utu bayan fama da cutar Cancer. Rahotanni sun ce kafin rasuwar sa sai da ya kwanta a asibiti ya yi jinta ta tsawon kwanaki.
Wallafawa ranar:
Talla
Tsvangirai ne jagoran adawa da tsohon shugaban kasar Robert Mugabe yayin rayuwarsa.
Tuni dai Jam’iyyar sa ta MDC ta fitar da sanarwar mutuwar ta sa lamarin da ta bayyana da abin alhini.
Jagoran adawar ya koma ga mahaliccinsa yana da shekaru 65 a duniya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu