Gwamnonin Najeriya na shirin gurfanar da kamfanin NNPC
Majaliasar Koli ta Gwamnonin Najeriya mai kula da tattalin Arzikin kasa na shirin gurfanar da kamfanin man Kasar NNPC. Gwamnonin sun gudanar da taron ne a fadar Gwamnati da ke Abuja bisa halarcin Yemi Osinbajo.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Sakamakon bankadar da wani kwamitin da Majalisar ta kafa karkashin jagorancin gwamnan jihar Gombe, Alhaji Ibrahim Dankwanbo ya yi, na wata almundahana ta boye naira bilyan 561 da dalar Amurka bilyan 25 ba tare da sun shigar da shi asusun gwamnati ba tsakanin shekarar 2010-2015
Alhaji AbdulAzeez Yari gwamnan jihar Zamfara shine shugaban kungiyar gwamnonin ta Najeriyaya kuma bukaci Gwamnati ta bayar da umurni na rufe daukacin gidajen man dake kan iyaka da wasu kasashe ketare har a kamala bincike a kai.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu