Najeriya
Ana fuskantar ambaliyar ruwa a arewacin Najeriya
Ana ci gaba da fuskantar ambaliyar ruwa a wasu sassan Najeriya, yanayin da ya tilastawa da dama daga cikin al’uma rasa matsugunin su.A arewacin Nigeria, ambaliyar ta ruwa na cigaba da haddasa asarar rayukka da dukiyoyi. Shehu Saulawa ya duba mana halin da ake ciki, ga kuma rahoton da ya hada mana.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 03:11