Syria
Kungiyar Kasashen Larabawa ta Katse aikin masu saka ido cikin Syria
Kungiyar kasashen Larabawa ta bayyana katse aiyukan saka ido kan rikicin dake farauwa cikin kasar Syria.
Wallafawa ranar:
Talla
Sanarwar kungiyar ta ce masu saka idon zasu ci gaba da kasancewa cikin kasar ta Syria, amma zasu daina aikin na wani lokaci.
Cikin watan Disamba Kungiyar ta Kasashen Larabwa ta tura masu saka idon, domin neman kawo karshen ricikin siyasar kasar tsakanin masu zanga zanga da gwamnatin Bashar al-Assad, abunda ya janyo asarar rayuka masu yawa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu