Isa ga babban shafi
Jordan

Jordan za ta fara gina cibiyar nukiliya

Hukumar sanya ido kan ayyukan nukiliya ta kasar Jordan ta amince kasar ta soma gudanar da aikin bincike domin kafa cibiyar nukiliya ta farko a kasar wadda take daya daga cikin kasashen yankin Gabas ta Tsakiya da ba ta da arzikin man fetur.

Wata tashar nukiliya a kasar Korea
Wata tashar nukiliya a kasar Korea
Talla

A cewar shugaban hukumar Majad Hawwari, matukar dai aka kammala wannan aiki, cibiyar za ta samarwa kasar da makamashin da zai kai Megewat biyar.

“Amincewa da gudanar da aikin ya zo ne shekaru biyu bayan an gudanar da bincike.”
Rahotanni na nuna cewa kasar Korea ta ce za ta gina wannan cibiya wacce ake sa ran kammalawa a shekarar 2016.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.