Isa ga babban shafi
Columbiya

Jami'an Tsaron Colombiya sun bankado makaman 'yan Tawaye

Jami’an tsaron kasar Colombiya sun kama kamanin ton uku na kayyakin fashe fashe da makamai na ‘yan tawayen kungiyar FARC mai ra’ayin makisanci.

Reuters
Talla

Jami’an tsaron gwamnati sun gano kayyaki cikin wani sansanin da ‘yan tawaye suka tsere daga ciki dake yakin Kudancin kasar.

Wannan yazo kwanaki 10 bayan ‘yan tawayen kasar ta Colombiya, sun tayar da bam kusa da wani ofishin ‘yan sanda, wanda ya yi sanadiyar hallaka mutane 11.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.