Isa ga babban shafi
Syria-MDD

Babu ranar tattauna batun rikicin Syria-Brahimi

Manzon Majalisar Dinkin Duniya da kuma Kungiyar Kasashen Larabawa kan rikicin Syria Lakhdar Barahimi, yace a halin yanzu ba wata takamaimiyar ranar da za a ci gaba da tattauna tsakanin ‘yan adawa da kuma gwamnati, bayan rugujewar tattaunawar da aka kwashe tsawon lokaci ana yi a Geneva.

Lakhdar Brahimi, manzon Majalisar Dinkin Duniya kan rikicin Syria
Lakhdar Brahimi, manzon Majalisar Dinkin Duniya kan rikicin Syria REUTERS/Denis Balibouse
Talla

Brahimi, wanda ke zantawa da manema labarai a kasar Kuwaiti inda ake shirin buda taron kungiyar Larabawa a gobe talata, an tambaye shi ko yana da niyyar sake kai ziyara a birnin Damascus a nan gaba, amma sai yace ba zai amsa wannan tambayar ba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.