Isa ga babban shafi
Rasha

Hadarin Jirgi: Rasha da Masar sun musanta ikirarin IS

Kasashen Rasha da Masar sun yi watsi da ikirarin kungiyar nan mai da’awar kafa daular musulunci wato IS da ke cewa mayakanta ne suka harbo jirgin Rasha dauke da mutane 224 da ya yi hatsari a yankin Sinai na Masar.

Kwararru na gudanar da bincike domin gano dalilin hatsarin.
Kwararru na gudanar da bincike domin gano dalilin hatsarin. REUTERS/Mohamed Abd El Ghany
Talla

Tuni dai Rasha ta sanar da zaman makoki tare da yin kasa da tutocinta, domin alhini dangane da hasaran rayukan da aka samu a hadarin yayin da kwararru ke kan gudanar da bincike domin gano dalilin faruwar lamarin.

A jiya ne dai jirgin ya taso daga wurin shaktatawa na Sharm el-Sheik da ke masar da nufin zuwa birnin saint Petersburg na Rasha.
 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.