Faransa
An sake bude gidan tarihi na Louvre dake Paris bayan dauki ba dadi da mai dauke da wuka
An sake bude gidan ajiyan kayan tarihi na Louvre dake Paris bayan da wani dauke da adda ya rufamma jama'a a harabar gidan ajiyan kayan tarihi.
Wallafawa ranar:
Talla
Jami'an tsaro dai sun tabbatar da cewa mutumin wanda sojan dake gadin gidan tarihin suka harba amma bai mutu ba, dan asalin kasar Masar ne kuma shekarun sa 29 ne.
Ana ganin harin zai kara dama lissafi akokarin ganin baki ‘yan yawon shakatawa na zuwa birnin Paris don kashe kwarkwatan ido.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu