-
Watford ta zazzagawa Manchester kwallaye 4 a Ingila
-
Ana bikin ranar masu fama da cutar zaizayar baki karo na 5 a Sokoto
-
Likitoci sun ce shugaba Biden na Amurka yana da cikakkiyar lafiya
-
Masu adawa da juyin mulki a Sudan sun kira sabuwar zanga-zanga
-
An gudanar da zanga-zangar adawa da rigakafin korona a Austiraliya
-
Kotu ta wanke matashin da ya harbe mutane 2 har lahira a Amurka
-
Rikicin cikin gidan APC a Zamfara na kara kamari
-
Cote d'Ivoire na bincike kan zargin fyade da ake yi wa jami'an tsaron ta
-
Kalubalen da Tarayyar Afirka ke fuskanta wajen warware rikici a nahiyar
-
Amurka ta janye takunkumin da ta kakaba wa Burundi
-
Bitar mahimman labaran makon da ya gabata
-
Faransa ta ce ba za ta yi watsi da masuntar ta ba a rikicinta da Birtaniya
-
IMF ta bukaci Najeriya ta janye tallafin mai da wutar lantarki
-
Hatsarin kwale-kwale ya hallaka 'Yan Mata 7 a Jigawa
-
Bakin-haure 50 dake kwadago a Qatar ne suka mutu a 2020
-
Jami'an tsaro sun ceto sama da mutane 500 daga 'yan bindiga a Zamfara
-
Wasu karin 'yan sandan Iran uku sun mutu cikin makon da ya gabata
-
Poland ta zargi Belarus da sauya dabaru kan matsalar bakin haure
-
Tsohon shugaban kasar Georgia ya kawo karshen yajin cin abinci na kwanaki 50
-
Nijar za ta sayi Makaman yaki ciki har da jirage marasa matuka daga Turkiyya