Najeriya
Jami’an tsaro sun kashe ‘Yan bindiga 4 a Sokoto
Bayan musayar wuta na tsawon sa'oi da dama jami'n tsaro a Jahar Sokoto sun ce sun kashe ‘Yan bindiga 4 tare da kwace tarin makamai daga hannun ‘Yan bidigar. Daga Sokoto Hassan Sahabi Sanyinnawal ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Jami’an tsaro sun kashe ‘Yan bindiga 4 a Sokoto
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu