Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Ra'ayin masu saurare game da taron kasashen Afrika a Abuja

Wallafawa ranar:

An bude taron shugabanin kasashen Afrika na musamman a Najeriya, inda shugabanin ke nazari game da ci gaban da ake samu wajen yaki da cutar kanjamau da cizon sauro da tarin fuka. Kuma cikin shugabanni 10 da suka halarci taron akwai shugaban Sudan Umar Hassan al Bashir wanda kotun duniya ke nema ruwa a jallo. Masu sauraren RFI Hausa sun bayyana ra’ayinsu game da taron shugabannin.

Taron shugaban kasashen Afrika da aka gudanar a Abuja a 2012
Taron shugaban kasashen Afrika da aka gudanar a Abuja a 2012 AFP PHOTO/Pius Utomi Ekpei
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.