Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare
Ra'ayi: Ziyarar Hollande a bikin cika shekaru 100 da dunkulewar Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 16:23
Hollande shi ne shugaban Faransa na biyu da ya kawo ziyara a Najeriya tun zamanin Jacques Chirac da ya kawo ziyara a kasar a shekarar 1999. Kuma Shugaban ya kawo ziyarar ne domin bikin cika shekaru 100 da dunkulewar yankin Kudanci da Arewaci a matsayin kasa Najeriya. Masu sauraren RFI Hausa sun bayyana ra'ayinsu.