Najeriya
Kungiyoyi a Najeriya sun koka dangane da barayin shanu
‘Yan bindiga da kuma barayin shanu na ci gaba da cin karensu babu babbaka a kudancin jihar Zamfara da ke tarayyar Najeriya inda a halin yanzu suka tarwatsa daruruwan mutane daga yankin sakamakon yadda suke kisa da kuma sace dukiyoyinsu.
Wallafawa ranar:
Talla
Wadanda suka tsira na zaman gudun hijira a garin Gusau fadar gwamnatin jihar Zamfara.
Kungiyoyi da dama ne yanzu hakka suka shigar da kokensu zuwa hukumomi,musaman kungiyar makiyaya ta Miyetti Allah .
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu