Najeriya
An sako Turawan nan 5 da aka yi garkuwa da su a Najeriya
‘Yan tawayen Niger Delta sun saki wasu ‘yan kasashen waje guda 5 da suke garkuwa da su a gabar tekun Najeriya.
Wallafawa ranar:
Talla
An sace turawan ne tun a watan Janairu da ya gabata, mutanen 5 sun kunshi ‘Yan kasar Philiphhines da Rasha da kuma Goergia.
Tuni ma’aikatar harkokin cikin gidan kasar Rasha ta tabbatar da sakin turawan inda tace ce suna kan hanyarsu ta dawowa gida
Ana dai ci gaba da fuskantar matsalar yawaitar garkuwa da mutane a Najeriya musanman ma turawa dake a yankin na Niger Delta.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu