Isa ga babban shafi
Najeriya

Hukumar EFCC A Najeriya Ta Gurfanar Da Wani Alkali Gaban Kotu Saboda Karban Rashawa

Hukumar yaki da masu halatta kudaden haram a Nigeria, EFCC a takaice ta shigar da kara gaban babbar kotun Lagos don neman a gurfanar da wani alkali James Agbadu-Fishim na kotun sasanta rikicin ma'aikata saboda karban cin hanci na kudaden da suka kai Naira miliyan uku da dubu dari biyar.

Shugaban Riko na Hukumar EFCC a Najeriya Ibrahim Maku.
Shugaban Riko na Hukumar EFCC a Najeriya Ibrahim Maku. rfi hausa
Talla

Kamar yadda takardan shigar da karar ke nunawa ana zargin alkalin  ya karbi wadannan kudaden cin hanci  ne daga hannun wani babban Lauya dake zaune a Lagos tsakanin shekara ta 2013 da shekara ta 2015.

A cewar EFCC suna da takardun shigar da wadannan kudade cikin asusun bankin wannan Alkali.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.