Najeriya
Dubun masu sarrafa naman mutane ta cika a Legas
Rundunar ‘yan sandan Jihar Legas da ke kudancin Najeriya, ta bai wa jami’anta umarnin zama cikin shirin Ko-ta-kwana, bayan gano wasu ramuka a sassan jihar, da wasu ke amfani da su, wajen sacewa da kuma kashe mutane. Unguwar Agege, na daya daga cikin sassan da aka bankado maboyar mugayen. Nura Ado Suleiman na dauke da Karin bayyani a Rahotonsa.
Wallafawa ranar:
Talla
Dubun masu sarafa naman mutane ta cika a Lagos
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu