Najeriya
Najeriya za ta kafa kotunan yakar cin hanci da rashawa
Gwamnatin Najeriya ta soma tunanin kafa wata Kotu ta musamman da za ta rika hukunta jami’an gwamnati da a ka samu da cin hanci da rashawa.Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana hakan ne wajen taron da hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta shirya a Abuja.Wakilinmu daga Abuja, Muhammad Kabir Yusuf ya aiko mana da rahoto akai.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Najeriya za ta kafa kotunan musamman na yakar cin hanci da rashawa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu