Isa ga babban shafi

An samu rarrabuwar kawuna tsakanin kabilun Yarabawa da Igbo a Legas

An samu rarrabuwar kawuna mafi muni tsakanin Kabilun Igbo da Yarbawa a jihar Lagos da ke kudancin Najeriya sakamakon yadda kowanne bangare ya fito karara ya nuna kabilanci a yayin zabukan da aka gudanar a jihar. 

Wata Runfar zabe a birnin Lagos kudancin Najeriya
Wata Runfar zabe a birnin Lagos kudancin Najeriya REUTERS/Joe Penney
Talla

Rahotanni na cewa, yanzu, da dama daga cikin ‘yan kabilar Igbo na rayuwa ne cikin dari-dari a Lagos musamman saboda barazanar hare-hare da suka fuskanta daga Yarbawa. 

Wannan na zuwa ne bayan rashin nasarar da Bola Ahmed Tinubu ya samu daga jihar a zaben shugabancin kasar da aka yi a cikin watan Fabrairu.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Abdulrahman Gambo Ahmad.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.