Nijar
Ranar Jamhuriya
A kasar Nijar an gudanar da bukukuwan zagayowar ranar Jamhuriyya inda kuma Shugaban kasa Alhajiu Mahamadou Issofou ya yi amfani da wannan domin kaddamar da wata hanyar mota daga birnin Yamai zuwa garin Namaro da ke yammacin kasar.
Wallafawa ranar:
Talla
A ranar Bukin Shugaban kasa ya bayar da lambobin girmamawa ga wasu 'yan siyasa da suka taka rawar azo a gani wajen ciyar da kasa gaba. Dangane da Bukin ne Abdulkarim Ibrahim ya tattauna da Muhammadou Salisou Hamisou wanda yanzu haka ke ziyara a birnin Yamai don jin sauran abubuwan da suka faru a wannan rana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu