Tattaunawa da jagoran adawar Nijar Hama Amadou kan zaben kasar dake tafe
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:42
Yayin da lokacin zaben shugaban kasar Jamhuriyar Nijar ke kara karatowa, yanzu haka yan takara sun sha damarar yakin neman zabe da zummar samun goyan bayan da ake bukata wajen ganin sun samu nasarar zaben.Wannan na zuwa ne a daidai lokacin da ake rade radin cewar shugaban Jam’iyyar Lumana Afirka kuma tsohon Firaminista Hama Amadou ba zai tsaya takarar zaben ba.
A karshen mako Hama Amadou ya jagoranci taron ‘ya'yan Jam’iyyar sa a Maradi, kuma Salissou Issa ya tattauna da shi kan batutuwa da dama ciki harda batun takarar sa, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu