Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Nijar ta fita daga cikin kasashe matalauta - Bankin Duniya

Wallafawa ranar:

Wani rahoton da Bankin Duniya ya fitar ya ce Jamhuriya Nijar ta fita daga jerin  kasashe matalauta a nahiyar Afrika, inda ma yake cewa duba da yadda al’amura ke gudana a kan abin da ya shafi tattalin arzikin kasar, akwai yiwuwar kasar za ta samu ci gaba da ya zarta haka ta fannin tattalin arziki.

Mahamadou Issoufou shugaban jamhuriyar Nijar
Mahamadou Issoufou shugaban jamhuriyar Nijar ©RFI
Talla

Kan haka Michael Kuduson ya tattauna da masanin tattalin arziki daga jami’ar Damagaram Zinder, a Jamhuriyar Nijar, Mammane Lawal Hamza wanda ya fara bayani a kan abubuwan da suka dora kasar a turba ta ci gaba.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.