Gwamnatin Nijar ta kaddamar da shirin sayar da abinci mai rahusa ga jama'a
A dai dai wannan lokaci da damina ta fara saura sauka a wasu yankuna na Jamhuriyar Nijar, yanzu haka gwamnatin ta kaddamar da Shirin sayar da abinci a kan farashi mai rahusa ga al’ummar kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:38
Talla
Wakilinmu na Maradi Salissou Issa, ya halarci bikin kaddamar da sayar da wannan abinci a Maradi, ga kuma rahotonsa.
Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin............
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu