Najeriya
Maiduguri - An bude wa mata da aka ci zarafinsu dandalin yin korafi a Intanet
A dai dai lokacin da ake samun karuwar cin zarafin mata musamman yi mu su fade, wata Kungiya mai zaman kanta a Maiduguri mai suna Kalthum Foundation for peace ta bude wani dandali na yanar gizo da zai bada dama ga matan da aka ci zarafi su shigar da korafi domin mikawa hukumomi da su ka kamata don daukar mataki na gaba.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Maiduguri - An bude wa mata da aka ci zarafinsu dandalin yin korafi a Intanet
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu