Isa ga babban shafi

Dalilin da ya sanya wasu matan ke fargabar tunkakar matsalolin da ke damun su

Tsoron tunkarar kalubale daga wasu matan, masana halayyar dan adam sun danganta hakan da nasaba da cin zarafi da suka ci karo da shi.

Wasu mata 'yan gudun hijira tare da 'ya'yansu yayin jiran karbar tallafin abinci a wani sansani da ke wajen birnin Maiduguri a jihar Borno.
Wasu mata 'yan gudun hijira tare da 'ya'yansu yayin jiran karbar tallafin abinci a wani sansani da ke wajen birnin Maiduguri a jihar Borno. © REUTERS/Akintunde Akinleye/File Photo
Talla

Bugu da kari ba kasafai mata ke son ace musu sun gaza cimma wasu manufofi ba.

Wannan abin damuwa na iya sa mutum ya yi shakkar kawo karshen sa, yana sa su gaskata cewa ba su iya sauya rayuwar su ba, musamman mata.

Danna alamar kararrawa, domin sauraron wannan sauti.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.