Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Gwamnan Gombe kan aikin hako man fetur a arewacin Najeriya

Wallafawa ranar:

Sanya hannu kan sabuwar dokar man fetur a Najeriya da shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi a makon da ya gabata, zai bada damar 'yan kasuwa da masu zuba hannun jari su shiga fannin a dama da su, tare da ci gaba da aikin hako man a wasu sassan arewacin kasar.

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, yayin kaddamar da aikin neman danyen man fetur a kogin Kolmani da ke karamar hukumar Alkaleri a jihar Bauchi.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, yayin kaddamar da aikin neman danyen man fetur a kogin Kolmani da ke karamar hukumar Alkaleri a jihar Bauchi. © Vanguard News
Talla

Yanzu haka a ci gaba da aikin hako man a iyakokin jihohin Bauchi da Gombe bayan tabbatar da samunsa.

Wannan tasa muka tattauna da Gwamnan Gombe Inuwa Yahya akan halin da ake ciki.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.