Bakonmu a Yau
Abdourrahmane Alkassoum a kan shirin taron duba matsalolin Sahel a Nijar
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:44
Kungiyoyin Fararen hula da masu ruwa da tsaki akan rikicin da ake samu a wasu yankunan Afirka na shirya wani taro na kasashen duniya da zai mayar da hankali akan matsalolin Yankin Sahel da zummar samo hanyoyin taimakawa jama’ar dake yankin. Dangane da wannan yunkuri Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Alkassoum Abdurrahmane daya daga cikin jagororin shirya taron, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.